An Kashe Mutane 7 A Filato
Akalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da wata mace daya a wasu hare-hare da aka kai a wasu kauyukan kananan hukumomin Bassa da Mangu a jihar Filato.
Akalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da wata mace daya a wasu hare-hare da aka kai a wasu kauyukan kananan hukumomin Bassa da Mangu a jihar Filato.
Mutane bakwai ne suka rasa rayukansu yayin da kadarori na sama da Naira miliyan 50 suka salwanta sanadiyyar gobarar a cikin watan Fabrairun 2025 a Jihar Kano. Kakakin hukumar kashe gobara, Saminu Yusif Abdullahi ne ya bayyana hakan ga manema labarai a jihar. Ya ce, a cikin watan Fabrairu, 2025, hukumar kashe gobara ta […]
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.
Rahotanni daga Enugu Kudancin Najeriya na cewa aƙalla mutum 18 sun mutu sakamakon hatsarin wata tanka da ta yi bindiga.
Rahotanni daga Jihar Neja na cewa aƙalla mutane 60 ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata bayan da wata tanka ta kife a kusa da Dikko Junction da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna a wanda ke a Jihar Neja.
Shugabar Hukumar samar da abinci ta Majalisar Ɗinkin Duniya Cindy McCain, ta ce a faɗin duniya mutane miliyan 700 ne ba su da tabbacin samun abinci kullum, yayin da buƙatar abincin ke ƙaruwa.