Tag: Namadi

Babban Labari

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu

Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa, ya dakatar da wasu hadimansa huɗu daga aiki har sai abin da hali ya yi. Wata sanarwa da Sakataren Gwamnatin Jihar, Malam Bala Ibrahim, ya fitar a ranar Litinin ta ce dakatarwar ta fara aiki nan take. Waɗanda abin ya shafa sun haɗa da Abbas Makama, Babban Mataimaki na […]

Babban Labari Labarai

Majalissar zartarwar Jigawa ta amince da kwangiloli na sama da naira biliyan 91

Majalisar Zartarwar Jihar Jigawa ta amince da bayar da kwangiloli da darajarsu ta haura naira biliyan 91, domin aiwatar da manyan ayyukan raya kasa a sassa daban-daban na jihar. Kwamishinan Lafiya, Dakta Muhammad Abdullahi Kainuwa, ya bayyana cewa taron majalisar ya gudana ne karkashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, a ranar 17 ga Disamba, 2025, […]

Gwamnatin Neja ta umarci masu gidaje a kan magudanan ruwa su yi gaggawar tashi
Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Fara Yaki Da Ambaliya

Gwamnatin jihar Jigawa ta tabbatar da cewa ta yi nasarar yashe kogin Hadeja a tazarar da ta kai kilomita 60 tare da gina katangar kariya a tsawon kilomita 100 domin magance matsalar ambaliyar ruwa da ake samu a jihar.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000