Nigeria

Sojojin sun fara binciken harin bam a kasuwar Jilli

Aƙalla mutane kusan 200 ake fargabar sun mutu bayan jiragen soji sun kai hari kan kasuwar a garin Jilli da ke kan iyakar jihohin Borno da Yobe a ƙarshen mako. Jiragen kai harin ne a yayin wani samamen soja da ke niyyar kai hari kan waɗanda ake zargin ’yan Boko Haram ne a yankin. Mazauna […]

Read more

‎Gwamnatin Katsina ta ce jami’a su kwantar da hankalinsu, yayin da ‘yan bindiga suka nemi shanu 700 da Tumaki 1,000.

Fargaba ta mamaye jihar Katsina yayin da ‘yan bindiga suka bukaci a ba su shanu dari bakwai (700) da tumaki dubu (1,000) daga wasu al’umma, tare da bayar da wa’adin kwanaki shida, lamarin da ya tilasta wa mazauna yankunan tserewa ‎ ‎Mazauna wasu kauyuka a Karamar Hukumar Kankia ta Jihar Katsina sun shiga cikin tsananin […]

Read more

Gwamnati Ta Rage Harajin Shigo Da Abinci Da Magunguna Da Motoci

Gwamnatin Tarayya ta rage harajin shigo da kayan abinci da magunguna da motoci da wasu kayayyaki daga ƙasashen waje. Gwamnatin ta kuma soke biyan harajin shigo da wasu kayayyaki daga ƙasashen waje, bayan ta amince da aiwatar da sabbin manufofin kudi na shekarar 2026, wadanda suka kunshi sauye-sauyen haraji masu muhimmanci. A cikin wata takarda […]

Read more

Ƙaramar ministar ƙwadagon Najeriya ta yi murabus

Ƙaramar Ministar kwadagon Najeriya Nkeiruka Onyejeocha ta yi murabus daga muƙaminta. Ta sanar da murabus ɗin nata ne a shafinta na X, inda ta miƙa godiyarta ga shugaba Bola Ahmed Tinubu wanda ya bata dama ta yi aiki da gwamnatinsa. Ta bayyana ajiye muƙamin nata a matsayin matakin rufe wani gagarumin babi na rayuwarta a […]

Read more

Tarko INEC ke son ɗana mana kuma ba za mu kamu ba – ADC

Jama’iyyar adawa ta ADC ta haɗakar ƴan adawar Najeriya ta zargi hukumar zaɓen ƙasae INEC ta naɗa mata tarko ta hanyar hanyar yunƙurin dakatar da ita daga gudanar tarukanta domin zaɓen shugabanninta. ADC – tsagin David Mark – ta jaddada aniyar ci gaba da tsare-tsarenta na gudanar da zaɓukan shugabanninta na jihohi da babban taron […]

Read more