EFCC Na Ƙoƙarin Daƙile Muradin Malami Na Yin Takarar Gwamna — ADC
Jam’iyyar ADC ta zargi Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC) da amfani da siyasa wajen belin tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami (SAN). Jam’iyyar ta ce babu wata shaida da ke nuna cewa Malami ya karya sharuɗan belin da aka ba shi. A cikin wata sanarwa da Sakataren Yaɗa Labaran […]










