NIJERIYA

An Tsinci Gawar Wani Barasaken Gargajiya A Filato

Wata ƙungiyar Cigaban Kanam (KADA) ta fitar da sanarwar alhini da fushi kan kisan gillar da aka yi wa shugaban unguwar Shuwaka, Malam Hudu Hassan Barau, wanda aka fi sani da Sarkin Shuwaka daga yankin Kyaram, al’ummar Garga a Karamar Hukumar Kanam ta Jihar Filato. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da ƙungiyar […]

Read more

Ma’aikatan Jinya Sun Dakatar Da Yajin Aiki A Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce ma’aikatan jinya da ungozoma ƙarƙashin ƙungiyar National Association of Nigerian Nurses and Midwives (NANNM) sun janye yajin aikin da suka fara yi. Da yake yi wa manema labarai jawabi a yau Juma’a, Ali Pate ya ce sun ɗauki matakin janye yajin ne saboda yarjejeniyar da suka cimmma da gwamnatin […]

Read more

Yan Najeriya Miliyan 34 Na Cikin Barazanar Yunwa

Akalla ’yan gudun hijira miliyan daya da dubu 400 da ke Arewa maso gabashin Najeriya ne suke fuskantar barazanar yunwa bayan yanje tallafin da Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ke bayarwa. Wani rahoton majalisar a kan abinci da tsaro wanda gwamnatin Najeriya, Shirin Kula da Abinci na Majalisar (FAO) da sauran masu ruwa da tsaki a […]

Read more

Rundunar Sojin Ruwan Najeriya Za Ta Kafa Sansani A Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta a garin Yauri na jihar Kebbi a wani mataki na bunƙasa harkokin tsaron iyakokin ruwa. Matakin na zuwa ne bayan da wata tawagar manyan jami’an sojojin ruwan suka kai ziyara gidan gwamnatin jihar Kebbi a ranar Alhamis. Tawagar ƙarƙashin jagorancin Rear Admiral Patrick Nwatu – wanda […]

Read more

Tarihi Da Abin Za A Tuna Buhari Da Shi

A ranar Lahadi 13 ga watan Yuli, 2024, Allah Ya yi wa tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari rasuwa. Buhari ya rasu yana da shekara 83 a yayin da yake jinya a Asibitin Birnin Landan da ke ƙasar Birtaniya. Rasuwarsa ta auku ne shekara biyu bayan saukarsa daga mulki a matsayin zaɓaɓɓen shugaban Najeriya. Tarihin rayuwarsa […]

Read more

Masu Zanga-Zanga Sun Fito A Biranen Najeriya

Masu zanga-zanga sun fito a biranen Najeriya domin kokawa kan halin da ƙasar ke ciki yayin da ƙasar ke bikin ranar dimkuraɗiyya a yau Alhamis. A birnin Ibadan na jihar Osun masu zanga-zangar na ɗauke ne da allunan waɗanda suka ƙunshi saƙo daban-daban. Daga cikin abin da masu zanga-zangar ke kokawa a kai akwai talauci […]

Read more