Kwankwaso ya amince a ba wa Kudu takarar Shugaban Kasa ta NDC
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na ba da takarar shugaban kasa ta 2027 ga yankin Kudancin Najeriya. Kwankwaso ya bayyana hakan ne yayin Babban Taron Jam’iyyar na Ƙasa da aka gudanar a Abuja ranar Asabar, inda ya ce matakin ya yi daidai da tsarin rabon madafun […]




