Gwamnatin Sakkwato ta tallafa wa Alhazai 47 da suka ɓatar da kuɗin guzurinsu
Gwamnatin Jihar Sakkwato ta tallafa wa Alhazai 47 da suka ɓatar da kuɗaɗen guzurinsu yayin gudanar da aikin Hajjin bana a Saudiyya, domin rage musu raɗaɗin asarar da suka yi. Alhazan da abin ya shafa sun karɓi tallafin da ya kai kashi 50 cikin 100 na kuɗaɗen da suka yi asara yayin zamansu a biranen […]










