Tag: SOKOTO

Babban Labari Labarai

EFCC Ta Saki Tambuwal

Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya shaki iskar ’yanci bayan sakinsa da Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta yi a yammacin wannan Talatar. Sojojin Sama Sun Yi Wa Yan Bindiga 400 Luguden Wuta A Zamfara An gurfanar Da Waɗanda Ake Zargi Da Harin Cocin Owo A jiya […]

Babban Labari Labarai

Ma’aikatar Lafiya Ta Tarayya Ta Kaddamar Da Aiyukan Karfafa Asibitin Kware Na Sokoto

Ma’aikatar Lafiya da Ayyukan Zamantakewa ta Tarayya ta ƙaddamar da manyan ayyukan gine-gine guda 16 a Asibitin Neuropsychiatric na Tarayya da ke Kware, Jihar Sokoto. Wannan yana cikin shirye-shiryen inganta manyan cibiyoyin kiwon lafiya a ƙarƙashin shirin “Renewed Hope” na Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A wajen bikin ƙaddamarwa Ministan Jiha na Lafiya, Dokta Iziaq Adekunle […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai