Tag: Tinubu

Siyasa

Zan tabbatar matatun man Najeriya sun koma aiki – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce zai farfaɗo tare da tabbatar da cewa matatun man ƙasar, da suka jima ba sa aiki, za su koma aiki. Shugaban Tinubu ya bayar da tabbacin ne a ranar Alhamis, lokacin da Ƙungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Iskar Gas ta Najeriya (NUPENG) suka kai masa ziyara a fadarsa. […]

Babban Labari

Tinubu ya gaji, ya kamata ya yi ritaya – Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya haƙura da neman sake tsayawa takara a 2027, yana mai cewa “shugaban ya gaji kuma ba shi da karfin da zai iya magance matsalolin tattalin arziki da rashin tsaro da Najeriya ke fuskanta.” Obi ya ce Tinubu na […]

Babban Labari Labarai Siyasa

Babandede Ya Taya Shettima Murnar Sake Samun Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

Babban Kwanturola Janar na Hukumar Shige da Fice ta Najeriya (NIS), Muhammad Babandede, OFR, OCM (Spain), CGI (Rtd.), ya taya Mataimakin Shugaban Kasa, Sanata Kashim Shettima, GCON, murnar sake zama abokin takarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR, a zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Babandede, wanda ya kasance ɗaya daga cikin masu neman takarar Sanatan […]

Babban Labari Labarai

Shettima ya kai ziyara Kwara bayan mummunan harin jihar

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya kai ziyarar jaje zuwa jihar Kwara inda mahara suka kashe gomman mutane cikin makon nan. Cikin wata sanarwa da fadarsa ta fitar ta ce Shettima ya kai ziyarar ce bisa umarnin shugaban ƙasar Bola Tinubu. “Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya umarci mataimakinsa ya kai ziyarar jaje jihar da kuma […]

Babban Labari Labarai

Tinubu Ya Gana Da Shugaban Brazil Lula

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya gana da takwaransa na Brazil, Luiz Inacio Lula da Sailva a birnin Brasilia bayan shugaban na Najeriya ya isa ƙasar. Shugabannin biyu za su tattauna inganta haɗakar diflomasiyya da sauran abubuwan da suka ce zai amfani ƙasashen biyu. A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Najeriya Bayo Onanuga […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000