Shugaba Tinubu Ya Bada Umurnin A Kamo Makasan ‘Yan Arewa A Edo
Shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah-wadai da kisan mutane 16 da aka yi a jihar Edo, yana mai umartar hukumomin tsaro da su kamo waɗanda suka yi wannan mummunar aika-aikar.






