yan sanda

Yan sanda sun harbe ’yan bindiga 4 a Binuwai

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Binuwai, sun kashe wasu ’yan bindiga huɗu bayan sun kai hari wani shingen binciken ’yan sanda a garin Orokam da ke Ƙaramar Hukumar Ogbadigbo. Kakakin rundunar, DSP Udeme Edet, ta ce lamarin ya faru ne ranar Laraba lokacin da jami’an Operation Zenda Joint Task Force ke aiki a shingen. Ta bayyana […]

Read more

Jami’an tsaro sun kama masu garkuwa da mutane 7 a Gombe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe, tare da haɗin gwiwar maharba, sun samu nasarar tarwatsa gungun masu garkuwa da mutane, tare da kama mutum bakwai da ake zargi da aikata laifuka a Jihohin Gombe, Bauchi, Yobe da Adamawa. Rundunar ta samu nasarar ne bayan kama Abdullahi Ibrahim, mai shekaru 40 daga ƙauyen Tilde a Funakaye, a […]

Read more