Home » Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya halarci wani taro a jihar Katsina

Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya halarci wani taro a jihar Katsina

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
Tsahon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci taron gidauniyar jihar Katsina

Tsahon shugaban kasa muhammadu Buhari ya halarci taron gidauniyar jihar katsina wanda ake gudanarwa a yanzu haka a fadar gwamnatin jihar da ke birnin Katsina.

Wannan dai shi ne karo na farko da tsohon shugaban ya halarci taro makamancin wannan taro tun bayan da ya mika mulki ga Shugaba Bola Ahmad Tunubu.

Muhammadu Buhari ya samu tarba daga maigirma gwaman jihar Katsina Umaru Dikko Radda.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?