Home » Turji Ya Jaddada Cewa  Matawalle Na Tallafwa Ta’adanci

Turji Ya Jaddada Cewa  Matawalle Na Tallafwa Ta’adanci

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment

Kasurgumin dan ta’adda Kachallah Bello Turji, ya jaddada cewa karamin ministan tsaro na yanzu Bello Matawalle tallafawa ta’addanci a yankin Arewa maso Yamma.

A cikin wani sabon faifan bidiyon da ya sake fitarwa , Turji Ya jaddada cewa matawalle na tallafa wa ayyukan ta’addanci a yankin Arewa maso yammacin Najeriya.

Bello Turji  ya sake yin bidiyo ne biyo bayan hadiman Bello Matawalle a baya baya-bayan nan sun musanta bayanan na Turjir.

Mai bai wa ministan shawara akan harkokin yada labarai, Deyemi Saka, ya musanta ikirarin Turji, yana mai cewa ba su da tushe balle makama.

Sai dai Turjin a a sabon bidyon nasa ya jaddada bayanansa in da ya ce “Wace riba zai samu dan ya yi wa Matawalle Sharri?”

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?