Yan Najeriya na kan gaba-gaba wajen sauke sabuwar manhajar Threads

Jim kadan bayan saukar sabuwar manhajar Threads da zafinta, ‘yan Nijeriya sun kasance a gaba-gaba wajen yin maraba da wannan dandali.

A ranar Alhamis ne kamfanin Meta mamallakin Facebook da Instagram da WhatsApp ya kaddamar da Thread, wata manhaja da ta kasance tamkar kishiya ga Twitter saboda kamanceceniyarsu.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr