Ana Zargin Wata Mata Da Kashe Dan Kishiyarta Da Guba A Kaduna
Daga: Safiyanu Haruna Kutama Rundunar ‘yan sandan a jihar Kaduna sun damke wata mata da ke kauyen Malari a yankin karamar hukumar Soba ta jihar, bisa zargin kisan wani jinjirin kishiyarta ɗan wata uku da haihuwa. Al’amarin ya auku ne a makon da ya gabata a gidan da matar ke zaune tare da kishiyar tata, […]