Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Tsohon Sufeton ƴan sandan Nijeriya Sulaiman Abba ya fice daga jam’iyar APC.

Shugaban Najeriya da Mataimakinsa sun taya Musulmi Murnar Maulidi

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 27, 20230

Yayin da al’umar musulmi ke murnar zagayowar ranar haihuwar annabi Muhammad (SAW), Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shattima sun bukaci

Read more

Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano Ya Amince da Naɗa Karin Mataimaka 94

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 26, 20230

A ƙoƙarinsa na tabbatar al’ummar Kano sun samu labarai game da ayyukan gwamnatinsa, gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da naɗin karin masu taimaka masa na musamman a matsayin masu ɗaukar rahoto a ma’aikatu da hukumomi daban-daban na jihar Kano.

Read more

Gwamnan Kano ya aike wa majalisa kasafin biliyoyin naira

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 25, 20230

Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya gabatar wa majalisar dokokin jihar Kano ƙwarya-ƙwaryar kasafin kuɗi na fiye da Naira biliyan 58.

Read more

Abin kunya ne fitar da ɗanyen mai waje ~ Alh. Musa Yahaya Mai Kifi

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 25, 20230

BY: YASIR ADAMU Ba wa ‘yan kasuwa damar gina matatun man fetur ko kuma farfado da na gwamnati shi ne mafita ga irin kwan-gaba-kwan-baya da ake samu game da farashin man fetur Nijeriya. Shugaban kungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu shiyyar Arewa, Alhaji Musa Yahaya Mai Kifi, ne ya bayyana haka yayin wata hira […]

Read more

Tallafi ya kamata a ba wa daliban Jami’a ba bashi ba ~ Shugaban ASUU

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 25, 20230

Shugaban ƙungiyar malaman jami’a, ASUU, farfesa Emmanuel Osodeke, Ya ce matuƙar gwamnatin tarayya ta gaza dakatar da yuwuwar cigaba da ƙaruwar kuɗin makaranta ba a jami’o’in ƙasar nan, akwai yuwuwar kaso 40 zuwa 50 na ɗalibai za su gaza cigaba da karatu daga nan zuwa shekaru biyu masu zuwa.

Read more

Kano: NNPP ta yi Alla-wadai da kalaman alƙalan kotu

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 25, 20230

Jam’iyyar NNPP ta mayar da martani ga alkalan da suka yi hukunci kan zaɓen gwamnan jihar Kano da aka yi a baya-bayan nan da suka ayyana magoya bayan jam’iyyar da ‘yan daba waɗanda suka yi wa rayuwarsu barazana.

Read more

Gobara ta Tashi a Kotun Ƙolin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 25, 20230

Izuwa yanzu dai babu wani cikakkun bayanai game da dalilin wannan gobara, sai dai rahotanni sun tabbatar da cewa tuni jami’an kashe gobara suka hallara a wurin domin kashe wutar.

Read more

Kano: Saudiyya ta yi bikin cika shekaru 93 a matsayin dunƙulalliyar ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 24, 20230

Bayan gabatar da wasu daga cikin ababan tarihi da nasarorin ƙasar ta saudiya ne, maigirma Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya bayyana godiyarsa ga ƙasar ta Saudiya bisa gudummuwar da ta bai wa Kano ta fannin kiwon lafiya, noma, ilimi da samarda ruwan sha a jihar.

Read more

An Kama Hanyar Gyara Lantarkin Najeriya

Halima DjimraoSeptember 24, 20230

Ministan Lantarki ƙasar nan Bayo Adelabu ya ce gwamnatin tarayya na ƙoƙarin haɓaka wutar lantarki ta kai migawat dubu 20 nan da shekarar 2026, kuma ta kai har migawat dubu 60 nan da shekarar 2060.

Read more

Gwamnatin Zamfara za ta dau mummunan mataki kan masu satar ma’adanai

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 24, 20230

Gwamnan jihar Zamfara, Sauda Lawal Dare, ya umarci jami’an tsaro da su ɗauki tsattsauran mataki kan masu haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba.

Read more

Posts navigation

1 … 204 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama