Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

INEC ta mayar da sunan David Mark matsayin shugaban ADC a shafinta

Gwamnan Kano Mai Jiran Gado Ya Gayyaci Sarki Muhammadu Sanusi II Bikin Rantsuwa

Muhammad Auwal SuleimanMay 27, 20230

Gwamnan kano mai jiran gado abba kabir yusuf ya gayyaci muhammadu sanusi ii bikin rantsar da shi a kano. za a yi bikin ne ranar 29 ga mayu a filin wasa na sani abacha a kano. “Zawa wajen bikin ba wai zai kayatar ba ne kawai amma zai kasance muhimmin cigaba da goyon baya gare […]

Read more

Nasarawa: Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Kame Masu garkuwa da Mutane 26

Muhammad Auwal SuleimanMay 27, 20230

Rundunar ‘yan sandan najeriya reshen jihar nasarawa ta sanar da nasarar kama wasu mutane 26 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da ke addabar mazauna jihar.

Read more

Gwamnan Kano Mai Jiran Gado Ya Bayyana Kadarorinsa Kafin Karɓar Rantsuwa

Muhammad Auwal SuleimanMay 27, 20230

Sanarwar da ofishin gwamnan mai jiran gado ya fitar a jiya juma’a ta ce abba kabir yusuf ya gabatar da kansa ga ofishin hukumar ɗa’ar ma’aikata da ke Kano tare da miƙa fom da ya cike na ƙadarorinsa.

Read more

Tsohon Gwmnan Kano Ya buƙaci ‘Yan Siyasa Su Gina Al’umma Ba Sace Kuɗin Ƙasa Ba

Muhammad Auwal SuleimanMay 26, 20230

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bukaci ‘yan siyasa su gina jama’a maimakon sace dukiyoyinsu.

Read more

Ban San Harkar Ilimi ba Lokacin da Buhari Ya Ba Ni Ministan Ilimi ~ Adamu Adamu

Muhammad Auwal SuleimanMay 26, 20230

Ministan Ilimi Mallam Adamu Adamu, ya bayyana cewa bai san komai ba a ɓangaren harkokin ilimi a lokacin da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa shi ministan ilimi a shekarar 2015.

Read more

DSS Ta Gargaɗi Masu Shirye-shiryen Ta da Tarzoma Ranar Rantsar da Shugaban Ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanMay 26, 20230

Rundunar tsaro Ta farin kaya wato DSS ta ce tana sane da shirye-shiryen da wasu bata gari ke yi na  kawo tarnaki yayin bikin rantar da shugaban kasa da gwamnoni a ranar 29 ga watan Mayu a fadin kasar .

Read more

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Haɗe Katin Ɗan Ƙasa da Katin Cirar Kuɗi Na ATM

Muhammad Auwal SuleimanMay 25, 20230

Gwamnatin Tarayya Ta ce yanzu ‘yan ƙasar nan za su iya karɓar katin shaidar zama ɗan ƙasa ba tare da wani ƙari kan abin da suke biya ba idan za su karɓi katin cirar kuɗi.

Read more

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da yanke wa jihohi kuɗaɗe kai tsaye daga asusun jihohi

Muhammad Auwal SuleimanMay 24, 20230

Shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) kuma gwamnan jihar Sokoto Aminu Tambuwal ne ya bayyana haka a lokacin da yake yi wa takwarorinsa bayani a ganawar da suka yi jiya Talata a Abuja.

Read more

Gwamnatin ganduje ta miƙa muhimman bayanai ga gwamanatin Abba Gida-Gida

Muhammad Auwal SuleimanMay 24, 20230

Gwamnatin jihar kano ta miƙa muhimman bayanan gwamnatin ga kwamitin karɓar mulki na jam’iyyar NNPP dake karkashin jagorancin Shugaban kwamitin Dr. Abdullahi Baffa Bichi.

Read more

Wani ɗan ƙasar Afirka ta gudu ya yi alƙawarin taimaka wa Rasha da makamai

Muhammad Auwal SuleimanMay 24, 20230

Jagoran jam’iyyar Economic Freedom Fighters wato EFF, ta Afirka ta Kudu wadda ita ce ta uku a girma a kasar, Julius Malema ya ce, zai taimaka wa Rasha da makamai saboda kasar tana yaki ne da tsarin mulkin mallaka na danniya.

Read more

Posts navigation

1 … 230 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama