Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Kano: Kwamishinan Shari’a Ya Tabbatar da Takardar Tuhumar Alhassan Ado Doguwa

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Antoni Janar kuma kwamishinan shari’a na jihar Kano, Musa Abdullahi Lawan, ya tabbatar da cewa rundunar ƴan sandan jihar ta gabatar da rahoton ta ga ma’aikatar shari’a kan zargin kisan da ake yi wa, Alhassan Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai.

Read more

Kano: Ƴan Sanda Sun Kama Matar da Ta Caka Wa Wata Yarinya Wuƙa a Ciki

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta ce, ta cafke wata mata mai shekara 35 da ake zargi da soka wa wata ƙaramar yarinya wuƙa a cikinta, a yankin ƙaramar hukumar Kumbotso.

Read more

Amurka Ta Amince Kasashen Turai Su Bai Wa Ukraine Wani Jirgin Yaƙi

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Mai bai wa shugaban Amurka shawara kan tsaro, Jake Sullivan, ya ce Shugaba Joe Biden ya faɗa wa taron ƙasashen  mafiya girman tattalin arziki a duniya da akafi sani da  G7 game da matakin yayin taron da suke gudanarwa a Japan yanzu haka.

Read more

Sarkin Kano Ya Ja Hankalin Tinubu da Ya Kafa Ma’aikatar Addinai

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Mai martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya yi kira ga Asiwaju Bola Tinubu a matsayinsa na zababbe kuma shugaba mai jiran gado da ya kafa ma’aikata da za ta rika kula da harkokin addini a kasa.

Read more

‘Yan Majalisar Tarayya Sun Amince Wa Buhari Karɓo Bashin Dala Miliyan 800

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Mamban kwamitin kula da karɓo bashi a majaliaar wakilai, Abubakar Yunusa Ahmad ne ya bayya na hakan a jiya Jumu’a a hirarsa da manema labarai.

Read more

Shugaban Najeriya Ya Nada Sabuwar Babbar Akanta Janar Ta Ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Wata sanarwa da Darektan sadarwa a ofishin Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya Mohammad Abdullahi Ahmed ya fitar a ranar Juma’a ce ta sanar da nadin Oluwatoyin.

Read more

Wata Jiha a Amurka Ta Haramta ‘Yan Jihar Amfani da Manhajar TikTok

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Gwamnan jihar Montana, Greg Gianforte a ranar Laraba ya rattaba hannu kan wata doka ta haramta amfani da Manhajar TikTok mallakar kasar China a jihar.

Read more

Jihar Ribas: ‘Yan Sanda Sun Tabbatar Yin Garkuwa Da ‘Yan Hidimar Kasa

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Rundunar ‘yansandan jihar Ribas ta tabbatar da sace wasu ‘yan hidimar kasa (NYSC) wadanda har yanzu ba a tantance adadinsu ba akan titin Gabashi zuwa Yammaci (East-West) da ke jihar Ribas.

Read more

NUC Ta Bankado Wasu Haramtattun Jami’o’in 49 a Nijeriya 

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Hukumar kula da jami’o’in ƙasar nan (NUC) ta tona asirin wasu jami’oi 49 na kasar masu ba da takardar shaidar kammala Digiri na farko ba bisa ƙa’ida ba.

Read more

Jihar Fulato: Mutane 85 Sun Sun Mutu a Rikicin Makiyaya da Manoma

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Mahukunta sun tabbatar da mutuwar mutane 85 cikin kwanaki da aka kwashe ana rikici tsakanin makiyaya da manoma a jihar Filato da ke Arewa Maso Tsakiyar ƙasar nan.

Read more

Posts navigation

1 … 249 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama