Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Jam’iyar ADC Ta Bukaci Shugaba Tinubu Ya Bayyana Dalilan Sauya Hafsoshin Tsaro.

Mujahid Wada GuringawaOctober 25, 20250

Jam’iyyar ADC ta nemi Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana wa ’yan Najeriya ainihin dalilin da ya sa ya sauya hafsoshin tsaron ƙasa ba zato ba tsammani. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun jam’iyyar, Mallam Bolaji Abdullahi, ya fitar, ya ce jam’iyyar ta damu ganin yadda aka yi sauyin ba zato ba […]

Read more

Kwastam Ta Kama Miyagun Kwayoyi Na Sama Da Naira Miliyan 5 A Legas

Mujahid Wada GuringawaOctober 25, 20250

Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kama miyagun kwayoyin da aka kimanta darajarsu zuwa Naira millyan ɗari biyar da sittin da biyu a yankin Gbaji na Badagryn  Jihar Legas. An gano kwayoyin ne a lokacin wani aikin bincike da jami’an Zone A, Ikeja, suka gudanar a kan hanyar da ta kai iyakar Seme. Kwamandan Sashen, Mohammed […]

Read more

Sauke Hafsoshin Tsaro: Za A Yi Wa Janar-Janar 60 Ritaya Daga Aiki

Mujahid Wada GuringawaOctober 25, 20250

Rundunar Sojin Najeriya za ta fuskanci babban sauyi wanda zai tilasta wa manyan sojoji yin ritaya daga aikinsu. Rahotanni sun bayyana cewar akalla Janar-Janar 60 ne ake sa ran za su yi ritaya sakamakon sabbin sauye-sauye da Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya yi wa Hafsoshin Tsaro. Sanarwar da aka fitar a ranar Juma’a ta tabbatar […]

Read more

Al’ummar Shendam Sun Zargi Yan Sanda Da Taimakawa Yan Daba Wajen Rushe Musu Gidaje.

Mujahid Wada GuringawaOctober 25, 20250

Mazauna unguwar Tudun Wada da ke garin Shendam a Jihar Filato sun zargi wasu jami’an ’yan sanda da ba wa ’yan daba kariya wajen rusa gidajensu. Shaidu sun ce sama da ’yan sanda 100 ɗauke da makamai ne suka isa yankin da misalin karfe 5 na safiyar Laraba, suka ba wa wasu ’yan daba kariya […]

Read more

Yadda Yan Bindiga Daga Katsina Suke Yi Wa Mazauna Shanono Barazana Da Satar Dabbobi A Kano

Mujahid Wada GuringawaOctober 25, 20250

Mazauna yankin ƙaramar hukumar Shanono da ke jihar Kano sun koka game da yadda ‘yanbindiga ke kai musu hare-hare tare da sace mutane da dabbobinsu. A ranar Alhamis ne wata ƙungiyar mazauna ta yi taron manema labarai domin shaida wa duniya yadda suka ce ‘yan bindigar na tsallakawa daga Katsina domin kai musu hare-hare. Yayin […]

Read more

Gwamna Namadi Ya Jaddada Aniyar Sa Ta Daƙile Cutar Tamowa a Jihar Jigawa

Muhammad Auwal SuleimanOctober 25, 20250

Gwamnan Jigawa Malam Umar Namadi ya ƙaddamar da wani kwamati daga cikin majalisar zartarwar Jihar wanda zai kula da harkokin abinci mai gina jiki da ake wa laƙabi da “nutrition 774”.

Namadi ya Jaddada aniyar sa ta daƙile matsalar tamowa da kuma inganta samar da abinci a fadin Jihar. 

Read more

Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Naira Biliyan 2.5 Na Aikin Haƙo Uranium, Mai Da Iskar Gas

Mujahid Wada GuringawaOctober 24, 20250

Majalisar zartaswar jihar Jigawa ta amince da fitar da naira biliyan 2.5 don nazarin yanayin kasa domin gano yuwuwar samun makamashin Uranium da ɗanyen mai da iskar gas a cikin jihar. Kwamishinan Yada Labarai, Matasa da Wasanni da Al’adu na Jihar, Hon. Sagir Musa ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema […]

Read more

An cire Najeriya Daga Jerin Kasashe Na FATF Masu Halasta Kuɗin Haram

Mujahid Wada GuringawaOctober 24, 20250

An cire Najeriya da Afirka ta Kudu daga jerin kasashen da aka fi saka wa ido saboda yawan aikata zamba da kuma halasta kuɗaɗen haram a duniya. Ƙungiyar kula da irin waɗannan laifuka ta Financial Action Task Force (FATF) mai hedikwata a Faransa ta bayar da sanarwar cire ƙasashen biyu mafiya girman tattalin arziki a […]

Read more

Yan Sanda Sun Kama Dalibi Kan Sukar Gwamnan Neja Mohammed Umaru Bago

Mujahid Wada GuringawaOctober 24, 20250

Rundunar ’yan sanda ta kama wani matashi ɗan shekara 29, mai suna Abubakar Isah Mokwa ɗalibi da yake karatun digiri na biyu a tsangayar Tattalin Arziki na Noma a Jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida, Lapai, Jihar Neja, An kama ɗalibin ne bisa zarginsa da sukar Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago. Rahotanni sun ce an an […]

Read more

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Dan Uwansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Mujahid Wada GuringawaOctober 24, 20250

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya naɗa babban ɗan uwansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sabon Sarkin Masarautar Duguri. Sakataren Gwamnatin Jihar, Alhaji Aminu Hammayo ne, ya bai wa sabon Sarkin takardar naɗin a madadin gwamnan, a wani biki da aka gudanar a fadar sarkin Duguri, da ke Ƙaramar Hukumar Alkaleri, a ranar Juma’a. […]

Read more

Posts navigation

1 … 65 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama