Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 26 a Borno

Tinubu ya tafi hutun mako uku

Rundunar juyin juya halin Iran (IRGC) ta ce wani babban jirgin dakon mai ya kama da wuta tare da tsaya

Ana Zargin Wasu Batagari Da Halaka Matan Aure Tare Da Kunnawa Gidan Wuta.

Mujahid Wada GuringawaNovember 13, 20250

Al’ummar unguwar Tudun Yola dake karamar hukumar Gwale a jihar Kano, sun tashi da jimamin mutuwar wasu matan aure biyu, da aka zargin wasu batagari ne suka yi musu kisan gilla sannan suka kunna wuta a gidan. Rahotanni na cewa wadanda ake zargin sun shiga gidan fuskokinsu a rufe, inda suka dibi man fetur, a […]

Read more

Nijeriya Ta Doke Gabon A Wasan Neman Tikitin Kofin Duniya

Mujahid Wada GuringawaNovember 13, 20250

Tawagar ƙwallon ƙafar Nijeriya Super Eagles ta doke tawagar ƙasar Gabon a wasan neman tikitin shiga Gasar Kofin Duniya ta 2026 da suka fafata a yammacin wannan Alhamis. Wasan wanda aka soma da ƙarfe 5 na yamma a filin wasa na Prince Moulay Hassan da ke Rabat a Morocco, ya bai wa Super Eagles damar […]

Read more

Majalisar Wakilan Najeriya Ta Nemi A Dage Soma Amfani Da Kwamfuta A Jarrabawar WAEC

Mujahid Wada GuringawaNovember 13, 20250

Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin ƙasar ta dakatar da shirin da hukumar shirya jarrabawar kammala sakadire ta WAEC ke yi na soma amfani da kwamfuta a jarrabawar shekarar 2026, inda ta yi gargaɗin za a iya samun dalibai da dama da za su yi rashin nasara. Hakan ya biyo wani kuduri da […]

Read more

Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Satar Mota A Gidan Gwamnatin Kano

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

Hukumomin tsaro a jihar Kano, sun samu nasarar kama wani mutum mai suna, Ya’u Inuwa dan Shekaru 50, bisa zarginsa da alaka da satar Mota a fadar gidan Gwamnatin Kano. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar a shafin sa na […]

Read more

Dambarwar Wike da soja: Ba Za Mu Bari A Cutar Da Wanda Yake Yin Aikin Da Ya Kamata Ba: Badaru 

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

  Ministan Tsaro, Mohammed Badaru, ya tabbatar da cewa gwamnati tare da manyan hafsoshin rundunonin tsaro za su kare duk wani soja da yake kan aikin sa bisa doka. Badaru ya bayar da wannan tabbaci ne yayin da yake amsa tambayoyin ’yan jarida a taron manema labarai na ma’aikatar, wanda aka shirya don bikin tunawa […]

Read more

Dan Majalissar Wakilai Sagir Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

  Ɗan Majalisar Wakilai daga Kano Municipal, Hon. Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi, ya fice daga jam’iyyar NNPP saboda rikicin shugabanci da ke ƙara ta’azzara a cikin jam’iyyar. Ya bayyana hakan cikin wata wasiƙa da ya aika wa shugabar jam’iyyar ta mazabarsa a Zaitawa ranar 11 ga Nuwamba, 2025, inda ya ce ya yanke wannan shawara […]

Read more

Barawo Ya Sace Motar Dake Cikin Ayarin Motocin Gidan Gwamnatin Kano

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar Kano, inda ya sace wata motar Toyota Hilux kuma ya fita da ita ba tare da samun cikas ba. Binciken DAILY NIGERIAN ya gano cewa barayin sun shiga gidan ne ta Kofa ta 4, inda suka suka shiga harabar gidan gwamnati, suka kuma fice da motar […]

Read more

Ana Zargin Yan Sandan Kano Da Harbin Matasa 5 Bayan Sun Jefe Su

Mujahid Wada GuringawaNovember 11, 20250

Mazauna unguwar Yalwa ƴan Haya da ke ƙaramar hukumar Dala a Kano, sun bayyana cewar har yanzu suna cikin firgici tun bayan da suka yi zargin wasu jami’an tsaro sun shiga unguwar su sun buɗe wuta kan mai uwa da wabi. Mazauna yankin sun ce al’amarin ya faru ne da yammacin ranar Lahadin da ta […]

Read more

Kotu Ta Umarci Kwamandan Sojoji Ya Kai Mata Sojan Da Ake Zargi Da Halaka Dan KAROTA

Mujahid Wada GuringawaNovember 11, 20250

Babbar Kotun Jiha karkashin jagorancin Mai Shari’a Aisha Mahmud, ta ci gaba da sauraron shari’ar da aka gurfanar da wani jami’in Soji mai suna Lance Corporal Tunde Momudu, da Yakubu Abdussalam da Sagiru Yusuf Bichi bisa tuhumar hadin baki domin aikata laifi da kuma kisan kai, laifukan da suke musantawa. Ana zargin wadanda ake tuhuma […]

Read more

Gwamnatin Kaduna Ta Ce Shekaru 2 Da Rabi Ba A Samu Ricikin Addini Ko Kabilanci Ba

Mujahid Wada GuringawaNovember 11, 20250

Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce an ɗauki tsawon shekara biyu da rabi ba tare da samun rikicin addini ko na ƙabilanci a jihar Kaduna ba. Yayin da yake jawabi a wurin wani taro da cibiyar kula da al’amura ta duniya ta shirya ranar Talata a birnin Legas, gwamnan ya ce gwamnatinsa ta samu […]

Read more

Posts navigation

1 … 90 … 295
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama