Mujahid Wada Guringawa

Yara masara zuwa makaranta barazana ne ga kasa — Shettima

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima ya ce yawan yara marasa zuwa makaranta a Najeriya a barazana ce da ke buƙatar haɗin gwiwa daga dukkan matakan gwamnati da masu ruwa da tsaki. Shettima ya yi wannan bayani a taron Zauren Ilimin Najeriya na 2025 da aka gudanar a Abuja, wanda Kungiyar Gwamnonin Najeriya tare da Ma’aikatar Ilimi […]

Read more

Gwamnan Ribas Siminalayi Fubara Ya Koma APC

Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya sanar da sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Gidan talbijin na Channels ya rawaito cewa Fubara ya sanar da sauya sheƙar ne yayin wani taron masu ruwa da tsaki a gidan gwamnati da ke birnin fatakwal na jihar Rivers. Wannan dai na zuwa ne ƙasa da mako guda […]

Read more

Mutane 20 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Indonesia

Wata gobara da ta tashi a wani gini mai tsawo a babban birnin Indonesia, ta yi ajalin mutum aƙalla ashirin. Shugaban yansandan Jakarta ya ce masu kashe gobara na ci gaba da duba ginin ko akwai sauran mutanen da ke makale a ciki. Wakiliyar BBC ta ruwaito cewa hukumomi sun ce da alama gobarar ta […]

Read more

ECOWAS Ta Aiyana Dokar Ta-baci A Kasashenta

Kungiyar ECOWAS) ta ayyana dokar ta-baci a kasashen Yammacin Afirka a kokarinta na dakile yiwuwar juyin mulki a yankin. Shugaban Hukumar Tsaro da Sasanci na ECOWAS, Omar Touray, ne ya sanar da haka, kwana biyu bayan yunkurin juyin mulki da bai yi nasara ba a kasar Jamhuriyar Benin. A yayin zaman majalisar tsaro ta hukumar […]

Read more