Kotu Ta Dakatar Da Jam’iyyar PDP Gudanar Da Babban Taro Na Kasa
Babbar kotun tarayya ta umarci babbar jam’iyyar adawa a Najeriya Peoples Democratic Party (PDP) ta dakatar da shirin gudanar da babban taronta na ƙasa a wata mai zuwa. Rahoton jaridar Daily Trust ta ruwaito Mai Shari’a James Omotosho na bayar da umarnin bayan shigar da ƙorafi gabansa domin ya duba ko PDP ɗin za ta […]