Labarai

Babban Labari

Gwamnonin Najeriya na duba yiwuwar mayar da mafi karancin albashi N100,000

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) kuma gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa gwamnoni na nazarin yiwuwar ɗaga mafi ƙarancin albashin ƙasa zuwa Naira 100,000, kamar yadda jaridar Punch ta rawaito. AbdulRazaq ya bayyana hakan ne a wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook, inda ya ce hauhawar farashi, tsadar rayuwa da […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Kano ta yaba da zaman lafiyar da aka samu lokacin bikin babbar sallah

Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta bayyana jin daɗinta tare da miƙa godiya ga dukkan waɗanda suka taka rawa wajen tabbatar da gudanar da bukukuwan Babbar Sallah ta shekarar 2026 cikin kwanciyar hankali da lumana a sassan jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar kuma ya […]

Babban Labari

WHO na neman ƙarin kuɗi don daƙile Ebola a Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya na neman ƙarin kuɗi don taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo don ta samu ta yaƙi ɓarkewar cutar Ebola. Da yake magana a Kinshasa, Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce kashi ɗaya bisa uku na tallafin da ake nema aka samu zuwa yanzu. Amurka ta yi alƙawarin bayar da ƙarin dala miliyan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai