Labarai

Babban Labari

Jigawa ta kaddamar da tsare-tsaren bunƙasa kananan hukumomi 27 na shekaru biyar.

Daga Ali Rabiu Ali, Dutse Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi (FCA), ya ƙaddamar da Tsare-tsaren Bunƙasa Ƙananan Hukumomi (Local Government Development Plans-LGDPs) na shekarun 2025 zuwa 2030 ga ƙananan hukumomi 27 na jihar, inda ya bayyana matakin a matsayin wani babban tarihi da zai ƙarfafa shugabanci a matakin ƙasa, inganta ayyukan gwamnati da […]

Babban Labari

Tinubu ya gaji, ya kamata ya yi ritaya – Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya haƙura da neman sake tsayawa takara a 2027, yana mai cewa “shugaban ya gaji kuma ba shi da karfin da zai iya magance matsalolin tattalin arziki da rashin tsaro da Najeriya ke fuskanta.” Obi ya ce Tinubu na […]

Siyasa

Yan Daba Sun Wawushe Katinan Zabe PVC a Jihar Osun

Wasu da ake zargin yan daba ne sun kai hari ofishin hukumar zabe ta INEC a makarantar Oyinlola DC, Okuku da ke jihar Osun tare da sace katinan zabe. Rahotanni sun ce maharan sun yi harbi a sama tare da tarwatsa jama’ar da ke wurin, kafin su kwashe katinan zabe na dindindin (PVC) dake cikin […]

Babban Labari

Sojoji sun ceto mutum 48 da aka sace a Zamfara

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutum 48 da aka yi garkuwa da su bayan sun fatattaki ’yan bindiga da suka kai hari ƙauyen Magami da ke Ƙaramar Hukumar Kaura Namoda a Jihar Zamfara. Sojojin sun ce sun samu kiran neman agaji da sanyin safiyar Lahadi cewa wasu ’yan bindiga masu […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000