Labarai

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya ta buƙaci jama’a su kaucewa tada tarzoma lokacin zaɓe.

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya dake Kano, ta buƙaci jama’a su kasance masu kaucewa dukkan wani abu da zai tayar da tarzoma lokacin gudanar da zaɓe. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan shiyar, DSP Abdullahi Hussaini, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai. Wannan na zuwa […]

Babban Labari

Lauyoyin gwamnatin Kano za su fara gabatar da shaidu kan zargin kisan gillar matar aure da ƴayan ta 6

Gwamnatin jihar Kano, ta bayyana cewa ta kammala shirin fara gabatar da shaidun ta, kan mutanen da ake zargi da kisan kan matar aure Fatima Abubakar da yayanta shida, a unguwar Chiranci Darayi. Lauyan gwamnatin jihar Kano, barista S.M.Tahir, ne ya bayyana hakan bayan gurfanar da wadanda ake zargin a babbar kotun jihar karkashin jagorancin […]

Babban Labari

Harin Iran a Isra’ila ya jikkata mutum 14

Rahotanni daga hukumomin Isra’ila sun ce wani hari da Iran ta kai da makami mai linzami a Tel Aviv a yau ya jikkata mutum 14. Ba a samu rahoton cewa harin ya lalata wurare ba lalacewa amma hukumomin agajin gaggawa na Isra’ila sun ce mutum goma sha huɗu sun jikkata sakamakon hare-haren a unguwannin da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai