Labarai

Siyasa

Kwankwaso ya caccaki Ganduje

Mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi watsi da kalaman tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje, cewa tikitin takarar Peter Obi da Kwankwaso ba zai yi tasiri a Jihar Kano ba. Kwankwaso, yayin wata hira da gidan talabijin na News Central TV, ya ce APC ba ta […]

Labarai

Kwamitin yaki da shaye-shaye da fadan daba na Kano ya nemi hadin kan hukumomin tsaro

‎Kwamitin gwamnatin Jihar Kano dake yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ya gudanar da taronsa na farko, inda mambobinsa suka sake jaddada aniyarsu ta haɗa kai domin yaƙar shaye-shaye, safarar miyagun ƙwayoyi, fadan daba da sauran laifukan da ke da alaƙa da su a faɗin jihar. ‎ ‎Shugaban kwamitin, Barrista Muhuyi Magaji Rimingado, ne […]

Babban Labari

Yar Najeriya ta kammala jami’ar Burtaniya da daraja ta daya (1st Class) a ilimin kimiyar samar da manhajar kasuwancin zamani.

Yar Najeriya, Zainab Muhammad Babandede, ta sake ɗaga martabar ƙasarta, inda ta kammala karatun digirin farko (BSc) a fannin Kimiyyar Samar Da Manhajar Kasuwancin Zamani (Engineering Software for Business) da matsayin Daraja ta Farko (First Class) a Jami’ar University of the West of England (UWE), Bristol, da ke Birtaniya. Wannan gagarumar nasara ta ƙara tabbatar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000