Labarai

Babban Labari

An kammala tattaunawar sulhu tsakanin Amurka da Iran

Tawagar manyan jamai’an Iran da Amurka sun yi zaman tattaunawar sulhu ta sa’o’i biyu a birnin Islamabad. Ba a sanar da matsayar zaman ba, amma wakilin BBC ya ce amincewar bangarorin biyu su yi ganawar kai tsaye alama ce ta nasara. Kafar yaɗa labaran Iran ta ce za a ƙara wata tattaunawar a ƙarshen mako. […]

Babban Labari

Kotu ta yanke wa wanda ya bai wa ɗan Adai-daita sahu guba a Kunu, ya sace masa Babur, hukuncin ɗauri da biyan tara a Kano

Kotun Majistiri mai lamba 44 da ke Normansland a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai shariʼa, Alhaji Isa Alhaji, ta yanke wa Abdullahi Isah hukunci kan bai wa wani ɗan adaidaita sahu guba a kunun aya, sannan ya sace masa babur ɗin sa. Tunda fari rundunar ’yan sanda ce ta gurfanar da wanda aka yanke wa hukuncin […]

Babban Labari

Iran da Amurka sun amince da yarjejeniyar tsagaita wuta

Gwamnatin Iran ta bayyana amincewarta da yarjejeniyar tsagaita wuta na makonni biyu a yayin da ake sa ran fara tattaunawar sulhu ranar Juma’a a ƙasar Pakistan. Iran ta kuma sanar da amincewar ta buɗe Mashigar Hormuz gaba ɗaya ne bayan da Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da dakatar da kai mata hare-hare na […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai