Labarai

Labarai

An kama mutum 2 kan zargin sayar da filayen gwamnatin a Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu mutum biyu bisa zargin rabawa da sayar da filayen gwamnati ba bisa ka’ida ba a yankin Rimin Zakara da ke Ƙaramar Hukumar Ungoggo. Kwamishinan Filaye da Tsare-tsaren Birane na jihar, Alhaji Abduljabbar Muhammad Umar, ne ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema labarai a Kano. Ya ce […]

Labarai

Bene mai hawa daya da ake ginawa ya rushe a jihar Sokoto

  Wani bene mai hawa daya da ake kan ginawa ya rushe a ranar Laraba a kan titin Bauchi da ke cikin birnin Sakkwato. Har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, ba a tabbatar da musabbabin rushewar ginin ba, sannan babu cikakken bayani kan ko akwai wadanda suka mutu ko suka jikkata sakamakon lamarin. Hukumomin ba […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000