Labarai

Babban Labari

Ƴan sandan Kano za su ƙara ƙaimi wajen amsa kiran gaggawa – CP Bakori

Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya gudanar da taron tattaunawa da dakarun ƴan sanda da shugabannin Area Commands na Metro, Dala da Kano Central, domin ƙarfafa ingancin aiki, ɗa’a da kuma ƙara amincewar jama’a ga rundunar. Taron ya gudana ne bisa umarnin Sifeto Janar na ƴan sandan Nijeriya, IGP Olatunji Rilwan […]

Babban Labari

Masu Garkuwa Da Janar Rabe Na Neman A Sako ’Yan Bindigar Da Ke Hannun Gwamnati

Jagoran ’yan bindiga, Kachallah Muhammad, wanda ya yi garkuwa da Manjo-Janar Rabe Abubakar Batsari (ritaya) ya bukaci gwamnati ta sako ’yan uwansa da ke hannunta a matsayin sharadin sakin babban sojan. A ranar Litinin dan ta’addan ya kira iyalan Janar Rabe, wanda shi ne tsohon Daraktan Yada Labarai na Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya. Wani […]

Babban Labari

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu

Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa, ya dakatar da wasu hadimansa huɗu daga aiki har sai abin da hali ya yi. Wata sanarwa da Sakataren Gwamnatin Jihar, Malam Bala Ibrahim, ya fitar a ranar Litinin ta ce dakatarwar ta fara aiki nan take. Waɗanda abin ya shafa sun haɗa da Abbas Makama, Babban Mataimaki na […]

Babban Labari

Babachir Lawal ya fita daga ADC

Tsohon Sakataren Gwamnatin Najeriya, Babachir Lawal ya yi murabus daga jam’iyyar ADC ta haɗakar ‘yan adawa. Kafofin labarai a Najeriya sun ambato Babachir na bayyana fita daga ADC a cikin wata sanarwa mai ɗauke da kwanan watan Litinin 1 ga Yulin 2026. Tsohon Sakataren Gwamnatin ya yi zargin cewa kurakurai sun ɓata zaɓen fitar da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai