Hukumar wayar da kan jama’a kasa (NOA) ta yi Allah wadai da kalaman nuna wariya da wani dan sanda yayi.
Hukumar wayar da Kan jama’a kasa (NOA) ta yi Allah wadai da kalaman nuna wariyar kabila da ake zargin wani jami’in dan sanda ya yi ga wani direba a wani faifan bidiyoda ya yadu. Hukumar ta ce kalaman da ake zargin jami’in ya yi na cewa da direban dan kabilar Igbo ne da ya mare […]










