Labarai

Kasashen Ketare

Afirka ta Kudu na fuskantar ƙarancin ma’aikata bayan ficewar baƙi saboda ƙin jini

Afirka ta Kudu na fuskantar ƙarancin ma’aikata bayan da fiye da baƙi 160,000 ne suka bar ƙasar sakamakon hare-haren da ake kai musu da kuma zanga-zangar ƙyamar da tsaurara matakan shige da fice. Lamarin ya fara shafar fannoni kamar noma, gine-gine, aikin gida da masana’antu, inda masu ɗaukar aiki ke kokawa kan rashin ma’aikatan da […]

Kasashen Ketare

Iran ta ƙera jirgi mara matuƙi mai layar zana

Iran ta ƙera wani sabon jirgi mara matuƙi mai suna Hadid 110, wanda aka ce yana tafiya da matsanancin sauri a ƙasa ƙasa, wanda ke iya kai farmaki cikin gaggawa kamar layar zana kafin na’urorin kariyar sararin samaniya su gano shi.  Jaridar The Telegraph ta Birtaniya ta rawaito cewa jirgin na iya yin gudun sama […]

Siyasa

Uba Sani ya ɗauki Jerry Adams mataimakinsa a Zaɓen 2027

Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna, ya sanar da ɗaukar Jerry Adams a matsayin mataimakinsa a Zaɓen 2027, bisa shawarwari da addu’o’i da ya ce sun jagoranci wannan mataki. Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da gwamnan ya fitar a shafinsa na X a yammacin wannan Talatar. Uba Sani ya ce ɗaukar Jerry Adams […]

Babban Labari

Majalissar Zartarwa ta amince da gina sabuwar fadar Sarkin Dutse kan Biliyan 2.77

Majalisar Zartarwar Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar A. Namadi, FCA, ta amince da jerin manyan tsare-tsare, kwangiloli da shirye-shiryen ci gaba da za su inganta sufuri, noma, ilimi, samar da ruwa, da kuma bunƙasa tattalin arzikin jihar. Ɗaya daga cikin manyan matakan da majalisar ta ɗauka shi ne amincewa da sanya hannu kan […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000