Labarai

Labarai

Rundunar yan sandan shiyya ta daya ta kama Mutane biyar kan zargin jabun magunguna da sojan Gona.

Rundunar yan sandan Nijeriya shiyya ta daya dake Kano, Zone Kano ta kama mutane biyar da ake zargi da kwaikwayar wani mai maganin gargajiya da sayar da jabun magunguna da sunansa. Kakakin rundunar shiyya, DSP , Abdullahi Hussaini, ya ce an kama wadanda ake zargin bayan ƙorafin Dakta Abdulwahab Abubakar Goni Bauchi, shugaban wani asibitin […]

Labarai

Kwalejin sojan ruwa dake Dawakin-Tofa ta kara karfafa hadin gwiwar aiki tare da rundunar yan sandan Kano.

Kwamishinan yan sandan kihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya karɓi bakuncin Kwamandan kwalejin sojan ruwa ta Nijeriya da ke Dawakin-Tofa, Commodore Ahmad Abubakar Madawaki, a hedikwatar rundunar da ke Bompai, Kano. Kwamandan ya ce ya je rundunar ne domin ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin rundunar sojan ruwa da yan sandan Kano, musamman wajen horas […]

Babban Labari

Jigawa na da ƙarfin samar da sama da kashi 50 cikin 100 na buƙatar shinkafar Najeriya – Shugaban NUJ

Shugaban Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), Kwamared Alhassan Yahaya, ya yi kira ga gwamnonin jihohin Najeriya su yi koyi da yadda Gwamnatin Jihar Jigawa ke zuba jari a fannin noma da sauran harkokin samar da arziki, domin magance matsalar ƙarancin abinci da samar da ayyukan yi. Shugaban NUJ ya yi wannan kiran ne a […]

Labarai

Gwamnatin Tarayya za ta biya tsofaffin ma’aikatan da ta sallama shekaru 20 da suka gabata

Gwamnatin Tarayya ta fara tantancewar ƙarshe domin biyan tsofaffin ma’aikatan da aka sallama daga aiki kusan shekaru 20 da suka gabata, bayan wasu daga cikinsu sun yi fama da rashin samun cikakkun haƙƙoƙinsu na tsawon lokaci. Daraktan-Janar na Ofishin Sauye-sauyen Ayyukan Gwamnati (BPSR), Dasuki Arabi Ibrahim, ne ya bayyana hakan a Gombe yayin da yake […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000