Labarai

Babban Labari

Fursuna ya tsere bayan hatsarin motar jami’ai a Yobe

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Najeriya ta Jihar Yobe ta bayyana neman wani fursuna ruwa a jallo bayan ya tsere daga wurin da aka yi hatsarin mota sa’ilin da ake jigilar fursunoni daga Potiskum zuwa Damaturu. Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Abdullahi Adamu, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da […]

Babban Labari

An kashe mutum saboda Naira 200 a Ogun

Wani mai buga bulo ya riga mu gidan gaskiya bayan da wani da ake zargin ɗan daba ne, wanda aka fi sani da Aboy, ya daɓa masa wuƙa kan Naira 200 a wata gidan bulo da ke yankin Ota a Jihar Ogun. Lamarin ya faru ne da sanyin safiyar 1 ga watan Afrilu a masana’antar […]

Babban Labari

Masu ruwa da tsaki na APC a jihar Akwa Ibom sun yi watsi da tsarin tsayar da ɗan takara ta maslaha

Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a yankin Ikot Ekpene na jihar Akwa Ibom sun yi watsi da shirin baiwa ɗan takara tikitin kai tsaye domin kujerar majalisar dokokin jihar mai wakiltar Ikot Ekpene/Obot Akara, gabanin zaɓen fidda gwani na jam’iyyar, inda suka bayyana hakan a matsayin saɓawa ka’idojin dimokuraɗiyya. An bayyana matsayar ne […]

Babu Rukuni

An yi garkuwa da ɗalibai a hanyar zuwa jarrabawar JAMB

Akalla dalibai 10 ne fargabar ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai a hanyarsu da zuwa zama Jarabawar shiga manyan makarantu, JAMB. Ɗaliban suna cikin fasinjoji 18 da aka sace a kan hanyar Makurdi zuwa Otukpo, a yammacin Laraba, a Jihar Binuwai. Wata majiya ta bayyan cewa ’yan bindigar sun tare motar ne da misalin […]

Babban Labari

Gwamnatin tarayya ta buɗe  rajista ga masu sha’awar shiga zagaye na biyu na shirin TVET na ƙasa

A wani yunkuri na bai wa matasan Najeriya kwarewar sana’o’i da rage rashin aikin yi, tare da inganta harkokin kasuwanci domin cigaban kasa, gwamnatin tarayya ta hannun Ma’aikatar Ilimi ta bude shafin rajista ga masu sha’awar shiga zagaye na biyu na shirin Koyon Fasaha da Sana’o’i (TVET). Shirin zai bayar da horo na aiki kai […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai