Labarai

Babban Labari

Ambaliya ta mamaye wasu sassan Abuja

Mamakon ruwan sama da aka yi a Abuja ya haddasa ambaliyar ruwa a wasu sassan Babban Birnin Tarayya, Abuja lamarin da ya jefa mazauna yankunan cikin halin ƙunci tare da katse zirga-zirga. Daga cikin wuraren da ambaliyar ta fi shafa akwai Wuse 2, musamman titin Adetokunbo Ademola, inda ruwa ya mamaye hanyoyi da muhallai. Bidiyoyi […]

Babban Labari

Najeriya za ta fara ƙera motocin yaƙi da na’urorin daƙile daƙike ‘drone’

Najeriya na ƙara ƙaimi wajen bunƙasa samar da kayan aikin soji a cikin gida, yayin da Kamfanin Masana’antun Tsaro na Najeriya (DICON-D7G) ke shirin fara ƙera motocin yaƙi masu sulke, na’urorin daƙile jirage marasa matuƙa da sauran kayan aikin tsaro na musamman. Ana aiwatar da shirin ne tare da haɗin gwiwar kamfanin Eagles International for […]

Labarai

Mutane 5 sun mutu sakamakon rushewar gine-gine a Kano

Aƙalla mutane biyar ne suka mutu, yayin da aka ceto wasu tara bayan rushewar wasu gine-gine biyu a sassa daban-daban na Jihar Kano a ranar Asabar, sakamakon ruwan sama mai ƙarfi. Ginin farko ya rushe ne a yankin Gaida Sabon Titi, a kan hanyar gidan man Salbas da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso, inda wani bene […]

Labarai

ASUU ta nemi gwamnati ta biya malaman jami’o’i albashin da aka riƙesu

Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta ASUU ta sake buƙatar gwamnatin tarayya ta biya albashin da aka riƙe wa malamai tare da warware sauran matsalolin jin daɗin ma’aikatan jami’o’i. Shugaban ASUU, Farfesa Christopher Piwuna, ya bayyana haka yayin ganawa da manema labarai a Jami’ar Jos, inda ya ce gwamnati ta cika sauran sharuddan yarjejeniyar da ta ƙulla […]

Siyasa

Zan tabbatar matatun man Najeriya sun koma aiki – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce zai farfaɗo tare da tabbatar da cewa matatun man ƙasar, da suka jima ba sa aiki, za su koma aiki. Shugaban Tinubu ya bayar da tabbacin ne a ranar Alhamis, lokacin da Ƙungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Iskar Gas ta Najeriya (NUPENG) suka kai masa ziyara a fadarsa. […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000