Labarai

Babban Labari

Za a yi bincike kan zargin kisan Dadiyata da wasu mutane 5 a Kano- IGP Olatunji Disu.

Fitaccen lauya mai fafutukar kare haƙƙin bil’adama, Barista Nuhu Hamza Dantani, ya gana da babban sufeton ƴan sandan Najeriya, IGP Olayunji Disu, kan zarge-zargen da ake yi wa wasu jami’an ƴan sanda da tauye haƙƙin jama’a. Ɗantani ya bayyana hakan bayan ganawarsa da babban sufeton ƴan sandan Nijeriya, a shafinsa na Facebook a ranar juma’arnan. […]

Babban Labari

Hisba ta kama mutane 7 dake musayar matansu na aure

Hukumar Hisba a shiyyar Katagum ta jihar Bauchi ta yi nasarar kama wasu mutane bakwai da ake zargi da aikata wani sabon salo na musayar mata domin hulɗar aure da jima’i a tsakanin su, a Azare cikin ƙaramar hukumar Katagum. Bayanan hakan ya fito ne daga bakin Kwamandan Hisba na shiyyar Katagum, Malam Ridwan Muhammad […]

Babban Labari

Zauren haɗin kan malamai ya buƙaci gwamnatin Kano ta tsawatarwa ƴan daba da masu saka su.

Zauren haɗin kan malamai da ƙungiyoyin musulinci a faɗin jihar Kano, sun bayyana kaɗuwarsu kan yadda wani taron siyasa ya janyo zubar da jini da kuma rasa rayukan jama’a. Sakataren zauren haɗin kan malaman, Dr. Sa’id Ahmad Dukawa, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya raba manema labarai. Haɗakar ƙungiyoyin sun yi […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai