Labarai

Babban Labari Labarai

An haramta sana’ar bola-jari a Gombe

Gwamnatin Gombe ta haramta sana’ar bola jari a duk faɗin jihar, bisa abin da ya kira barazanar tsaro da kuma zargin sana’ar da ƙarfafa ayyukan laifi. An yanke wannan shawara ne a wani taron Majalisar Tsaro na musamman da gwamnatin jihar ta gudanar tare da manyan jami’an tsaro, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, domin […]

Uncategorized

’Yan Ta’addar JNIM Sun Kashe Shugaban Ƙaramar Hukumar Torodi a Nijar

Ƙungiyar ’yan ta’adda ta Jama’at Nusrat al-Islam wal-Muslimin (JNIM), masu alaƙa da Al-Qaida, a yankin Sahel, sun kashe Shugaban Ƙaramar Hukumar Torodi, Kyaftin Chaïbou Mali, a wani mummunan hari da suka kai a Jamhuriyar Nijar. ‘Yan ta’addar sun je gidan Kyaftin Chaïbou Mali da ƙarfe biyu na daren Litinin 5 ga watan Janairu, 2025, inda […]

Babban Labari Labarai

Rundunar yan sandan jihar Kano ta lashi Takobin hana masu yunkurin aikata laifuka sakat.

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta lashi takobin kara zage damtse na dakile aikata laifuka, a sassan jihar baki daya. Kwamishinan yan sandan jihar, CP Ibrahim Adamu Bakori, ne ya bayyana hakan, yayin bikin karin girma ga wasu jami’an yan sanda 13. Kwamishinan yan sandan ya taya wadanda suka samu karin girman murna, tare da […]

Labarai

Sojoji sun ceto Kansila da malami da aka sace a Borno

Sojojin Najeriya a ƙarkashin Operation Hadin Kai sun ceto fararen hula biyu da ‘yan ta’adda suka sace a kan hanyar Buni Gari-Buratai da ke Borno, bayan wani aikin bincike da ceto cikin gaggawa da ake gudanarwa. Majiyoyi sun shaida cewa, sojojin rundunar 27 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar rundunar 135 Special Forces Battalion […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000