Labarai

Babban Labari Labarai

Hukumar NOA da rundunar sojoji sun ƙudiri aniyar haɗa kan jama’a da kuma sanya kishin ƙasa.

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA, ta jaddada aniyar ta na ci gaba da yin hadin gwiwa da rundunar sojin Nijeriya don karfafa hadin kai da kishin ƙasa. Shugaban hukumar NOA, Mallam Lenre Issa-Onilu, ne ya bayyana hakan lokacin da ya karbi baƙuncin babban hafsan soji da farar hula manjo janar Musa Awal, […]

Babban Labari Labarai

Majalissar zartarwar Jigawa ta amince da kwangiloli na sama da naira biliyan 91

Majalisar Zartarwar Jihar Jigawa ta amince da bayar da kwangiloli da darajarsu ta haura naira biliyan 91, domin aiwatar da manyan ayyukan raya kasa a sassa daban-daban na jihar. Kwamishinan Lafiya, Dakta Muhammad Abdullahi Kainuwa, ya bayyana cewa taron majalisar ya gudana ne karkashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, a ranar 17 ga Disamba, 2025, […]

Labarai Wasanni

Najeriya ta kai ƙarar DR Congo

Najeriya na fatan cewa damarta ta zuwa gasar Kofin Duniya a baɗi na nan, bayan gabatar da ƙorafi da ta yi wanda ke zargin cewa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo ta saka ƴan wasan da ba su cancanta ba a ƙarawa da suka yi a wasan ƙarshe na ƙasashen Afirka masu neman gurbin zuwa kofin duniya na […]

Babban Labari Labarai

Yan sanda sun tsare rijistaran kotu da zargin sanya kudin marayu miliyan 35 a Crypto

Ma’aikatar shari’a ta jihar Kano ta tabbatar da kama wani rijistaran kudi na babbar kotun shari’ar musulinci dake zamanta, a Goron Dutse, mai suna Mahmud Sadik, bisa zargin karkatar da kudin marayu naira miliyan talatin da biyar. Babban magatakardar kotunan shari’ar musulinci na jihar Kano, Dr. Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da cafke jami’in […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000