ASUU ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin biyan sabon albashi
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya ASUU, ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin kwanaki huɗu ta fara biyan sabon tsarin albashi da aka amince da shi ga malaman jami’o’i a faɗin ƙasar. Shugaban ASUU, Christopher Piwuna, ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis yayin da yake gabatar da jawabi a wani taro da aka gudanar a […]










