Yajin Aiki: NARD Za Ta Yi Zanga-Zangar Lumana A Zariya
Ƙungiyar Likitoci Masu Sanin Makamar Aiki ta Najeriya (NARD), reshen Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello (ABUTH) da ke Zariya, ta sanar da aniyarta ta shiga yajin aiki na ƙasa da aka shirya fara wa a ranar 12 ga watan Janairu, 2027. Wannan ya biyo bayan gazawar Gwamnatin Tarayya wajen cika yarjejeniyar da ta cimma […]










