Labarai

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Najeriya ta sha alwashin ƙarfafa dakarun ƙasar

Gwamnatin Najeriya ta alƙawarta sake ƙarfafa dakarun tsaron ƙasar domin magance matsalar tsaro da ke addabar wasu sassan ƙasar. Mataimakin Shugaban Ƙasar, Kashim Shettima ne ya bayyana haka a lokacin taron addu’o’i na musamman ga dakarun tsaron ƙasar da aka gudanar a Babban Masallacin Juma’a na ƙasa da ke Abuja, babban birnin ƙasar. Shettima ya […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar SHUDLAS tare da kamfanin Moving Image sun kudiri aniyar ci gaba da wayar da kan mutane illar cin hanci.

An bukaci jama’a da kungiyoyin al’umma su dinga bibiyar aiyukan da gwamnatoci ke sanyawa cikin kasafin kudinsu na kowacce shekara, domin samun daidaito da kuma kaucewa al’mundahana yayin gudanar da aiyukan. Kungiyar masu sauraren shirin wasan kwikwayon, Shugabanci, SHUDLAS wanda kamfanin Moving Image ke gabatarwa ne suka shirya taron, tare da gabatar da makaloli daga […]

Babban Labari Wasanni

AFCON 2025: Nijeriya ta kora Aljeriya gida

Tawagar ƙwallon ƙafa ta Najeriya, Super Eagles ta lallasa abokiyar hamayyarta, Aljeriya da ci biyu da babu a wasan kwata fainal da suka buga na Gasar AFCON ta 2025. Yanzu Nijeriya ta tsallaka matakin wasan kusa da na ƙarshe, bayan samun nasara da yammacin ranar Asabar. Victor Osimhen ne ya fara jefa ƙwallo a ragar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai