Sojoji sun ceto fasinjojin da aka yi yunƙurin sacewa kan hanyarsu zuwa Kamaru
Rundunar Sojin Najeriya ta ce sojojinta na 13 Brigade sun samu nasarar ceto fasinjoji 18, ciki har da jarirai 2, daga wani jirgin ruwa da ‘yan fashin ruwa suka kama a ranar 11 ga Janairu, 2026. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar a shafinta na X. Rahotanni sun nuna […]










