Labarai

Manyan hafsoshin tsaron ECOWAS za su sake yin wata ganawa ta musamman a kasar Ghana
Babban Labari Labarai

ECOWAS Ta Aiyana Dokar Ta-baci A Kasashenta

Kungiyar ECOWAS) ta ayyana dokar ta-baci a kasashen Yammacin Afirka a kokarinta na dakile yiwuwar juyin mulki a yankin. Shugaban Hukumar Tsaro da Sasanci na ECOWAS, Omar Touray, ne ya sanar da haka, kwana biyu bayan yunkurin juyin mulki da bai yi nasara ba a kasar Jamhuriyar Benin. A yayin zaman majalisar tsaro ta hukumar […]

Babban Labari

Hukumar Fansho Ta Jihar Jigawa Ta Raba N1.856bn Ga Wadanda Suka Yi Ritaya Da Iyalan Waɗanda Suka Rasu

  Daga Ali Rabiu Ali Dutse Hukumar kula da sha’anin fansho ta Jihar Jigawa da Ƙananan Hukumomi ta fara biyan kuɗin da ya kai N1,856,875,526.27 a matsayin kuɗaɗen sallama da na mutuwa ga ma’aikata 728 suka yi ritaya da kuma iyalan waɗanda suka rasu yayin aiki. Sakataren Zartarwa na Hukumar, Dr. Bilyaminu Shitu Aminu FCA, […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000