Labarai

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Zata Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Tabbatar Da Zaman Lafiya

Gwamnatin jihar Kano zata gudanar da karatunn alkur’ani mai girma da addu’o’I na musamman domin tabbatar da  zaman lafiya a fadin jihar. Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, wanda ya samu wakilcin kwamishinan addinai, Sheik Ahmad Tijjani Auwal , ne ya bayyana hakan yayin kammala musabakar alkur’ani mai girma tsakanin hukumomin tsaro, wanda rundunar […]

Babban Labari Labarai

DSP Hussaini Abdullahi Ya Zama Sabon Mai Magana Da Yawun Rundunar Yan Sandan Shiya Ta Daya Zone One Kano.

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta sanar da naɗe-naɗen sabbin masu magana da yawun rundunar wasu shiyyoyi, ciki har da naɗin DSP Hussaini Abdullahi a matsayin sabon mai magana da yawun rundunar yan sandan shiya ta daya wato Zone 1, Kano. DSP Hussaini Abdullahi, wanda ya maye gurbin CSP Bashir Muhammad, ya kasance mataimakin kakakin rundunar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000