Labarai

Babban Labari Labarai

Nakiya ta hallaka yara 4 a Borno

Wata nakiya da ta fashe a garin Banki, da ke Ƙaramar Hukumar Bama, a Jihar Borno, ta yi sanadin mutuwar yara huɗu tare da jikkata wani yaro guda ɗaya. Rundunar ’yan sandan jihar, ta tabbatar da aukuwar lamarin a ranar Juma’a. Lamarin ya faru da misalin ƙarfe 12:40 na rana a bayan tashar motar Banki […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Bukaci Masana’antar Fina-finai Ta Inganta Dabi’u Da Martaba Nijeriya.

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa, NOA, ta bukaci kungiyar masu shirya fina-finai data yi amfani da masana’antar wajen inganta dabi’u da al’adu da martaba Nijeriya. Darktan Janar na hukumar, Mallam Lanre Issa-onilu, ne ya bayyana hakan lokacin da ya karbi mambobin kungiyar reshen babban birnin tarayya Abuja. Mallam Lanre, ya ce fina-finai suna […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar Malamai Ta NUT Ta Karrama Malam Umar Namadi Da Lambar Yabo Ta “Gwamna Mafi Ƙwazo

Kungiyar Malamai ta Najeriya, NUT, ta karrama Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, da lambar yabo ta “Gwamna Mafi Ƙwazo a Arewacin Najeriya” a bangaren ilimi, saboda manyan gyare-gyaren da gwamnati ta aiwatar a fannin. Tawagar NUT daga jihohi 19 na Arewa, ƙarƙashin jagorancin Comrade Muhammad Hambali, ta kai ziyara Fadar Gwamnatin jihar da ke […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000