Labarai

Babban Labari Labarai

Mako mai Majalisa za ta kada ƙuri’a kan ƙudurin ƙirƙirar sabbin jihohi

Majalisar Wakilai za ta ƙada kuri’a a ranakun 10 da 11 ga watan Disamba kan muhimman kudurorin gyaran kundin tsarin mulkin 1999, ciki har da kirkirar sabbin jihohi da kafa ’yan sandan jihohi. Mataimakin Kakakin Majalisar, Benjamin Okezie Kalu, ya sanar da jadawalin a zaman majalisar, inda ya ce tattaunawa kan kudirin sauya kundin tsarin […]

Babban Labari Labarai

An Fara Musabakar Alkur’ani Mai Girma Tsakanin Hukumomin Tsaron Kano.

An yi kira ga hukumomin tsaro da sauran al’umma, su kara azama wajen karanta alkur’ani mai girma da kuma sanin ma’anarsa. Limamin masallacin juma’a na Kofar Gadon Kaya, Sheik Aliyu Yunus, ne ya bayyana hakan yayin bude musabakar karatun alkur’ani mai girma, da aka shirya tsakanin hukumomin tsaro dake jihar Kano. Rundunar yan sandan jihar […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Kano Abba Kabir Ya ziyarci Yankunan Da Yan Bindiga Ke Yiwa Barazana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara wasu yankunan jihar da ke fama da hare-haren ƴanbindiga. Yayin da yake jawabi a ƙauyen Kamaye na ƙaramar hukumar Tsanyawa, gwamnan ya nuna takaicinsa kan yadda ya ce ƴanbindiga daga Katsina ke tsallakawa jihar domin ƙaddamar da hare-hare da sace mutane. ”Abin takaici ne yadda ƴanbindiga […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Abia ya ziyarci Tinubu a Villa

Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya ziyarci Shugaba Tinubu a fadar gwamnatin ƙasar da ke Abuja. Duk da cewa babu cikakken bayani game da ziyarar, wasu a ƙasar na ganin ba ta rasa nasaba da batun shugaban ƙungiyar ƴan awaren Biafra, Nnamdi Kanu da aka yanke wa hukuncin ɗaurin rai-da rai cikin watan da ya […]

Babban Labari Labarai

Majalisar Dattawa ta yi sauye-sauye a wasu muhimman kwamitocinta

Majalisar Dattawa ta sanar da sauye-sauye a wasu muhimman kwamitocinta, musamman na tsaro da na tattara bayanan sirri sakamakon ƙalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwar da ta fito daga kwamitin zaɓe na Majalisar, ƙarƙashin jagorancin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio. A sabon tsarin, Sanata Yahaya Abdullahi […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000