An Hori Sabbin Jami’an Yan Sanda 1187 Da Aka Yaye Su Kasance Jajirtattu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci sabbin jami’an yan sandan da aka yaye, a jami’ar yan sanda dake garin Wudil Kano, su kasance masu riko da gaskiya da tare da kare rayukan al’umma da dukiyoyinsu. Shugaban kasar wanda Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata Geoge Akume, ya wakilta ne ya bayyana hakan yayin gudanar da bikin […]










