Ƙungiyar matasan ƙabilar Ijaw ta buƙaci Tinubu ya sauke Wike
Ƙungiyar matasan al’ummar ƙabilar Ijaw ta yi kira da shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga ministan Abuja. Shugaban ƙungiyar, Alaye Theophilus ne ya bayyana kiran yayin wani jawabi da yake yi wa manema labarai a Fatakwal, babban birnin jihar Rivers. Mista Theophilus ya kuma yi allah wadai game da yunƙurin ƴan majalisar […]










