Labarai

Babban Labari Labarai

ADC ce kawai za ta ceto Najeriya – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar ADC ce kawai za ta iya ceto Najeriya daga halin da take ciki na matsalar tsaro da tattalin arziki. Yayin da yake jawabi a wurin taron ƙaddamar ofishin jam’iyyar a jihar Taraba a ranar Asabar, Atiku ya ce ya shiga jam’iyyun APC da PDP a baya […]

Babban Labari Labarai

Yan Sanda Sun Kama Fasto Cikin Gungun Mutanen Da Ake Zargi Da Satar Yara Da Siyarwa.

Rundunar yan sandan jihar Neja, ta kama wani Fasto mai suna, Vincent Emmanuel, cikin gungun mutanen da ake zargi da kwarewa wajen satar yara da yin safararsu tare da siyarwa, a sassan dabam-daban na duniya.Kakakin rundunar yan sandan jihar Neja, SP Wasiu Abiodun, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai.Ya […]

Babban Labari Labarai

Yau Za A Yi Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi

A yau Juma’a ne za a gudanar da jana’izar fitaccen malamin addinin Musuluncin nan da ya rasu, ranar Alhamis, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Sheikh Dahiru wanda jagora ne na darikar Tijjaniyya ya rasu yana da shekaru 98 a kalandar miladiyya, a kalandar Musulunci kuma yana da shekara 100 da ƴan watanni. Shehin malamin ya rasu […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000