Labarai

Babban Labari

Gwamna Zulum ya ce sun rufe kasuwar Jilli

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ce gwamnatin jihar Bornon ta rufe kasuwar Jilli shekaru biyar da suka gabata kasancewarta matattarar ƴan ta’adda. Gwamnan wanda ya faɗi hakan a wata sanarwa da yake mayar da martani ga harin ’kuskure” da sojojin saman Najeriya suka musanta wanda bayanai suka nuna mutum fiye da 50 […]

Babban Labari

‎Gwamnatin Katsina ta ce jami’a su kwantar da hankalinsu, yayin da ‘yan bindiga suka nemi shanu 700 da Tumaki 1,000.

Fargaba ta mamaye jihar Katsina yayin da ‘yan bindiga suka bukaci a ba su shanu dari bakwai (700) da tumaki dubu (1,000) daga wasu al’umma, tare da bayar da wa’adin kwanaki shida, lamarin da ya tilasta wa mazauna yankunan tserewa ‎ ‎Mazauna wasu kauyuka a Karamar Hukumar Kankia ta Jihar Katsina sun shiga cikin tsananin […]

Babban Labari

Hukumar NOA da ƙungiyar NAWOJ sun jaddada muhimmancin wayar da kan jama’a gabanin zaɓe

Hukumar wayar da kai ta ƙasa NOA tare da ƙarfafa haɗin gwiwa da ƙungiyar mata ƴan jarida ta ƙasa NAWOJ, sun jaddada aniyarsu na ci gaba da ilimantar da mutane don inganta kyawawan ɗabi’u, da sanya kishin ƙasa,  gabanin zaɓen 2027. Babban Daraktan NOA, Mallam Lanre Issa-Onilu, ya bayyana hakan inda ya ce wannan haɗin […]

Babban Labari

Gwamnati Ta Fitar Da Sunan Mutum 48 Da Ake Zargi Da Ɗaukar Nauyin Ta’addanci A Najeriya

Gwamnatin Tarayya, ta fitar da sunan mutane da ƙungiyoyi 48 waɗanda ake zargi da tallafa wa ayyukan ta’addanci a faɗin Najeriya. Hukumar da ke sanya takunkumi ta Najeriya (Nigeria Sanctions Committee) ce, ta bayyana jerin sunayen a ranar Asabar, 11 ga watan Afrilu, 2026. Sunayen ya ƙunshi ɗaiɗaikun mutane da ƙungiyoyin da bincike ya nuna […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai