Labarai

Labarai

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

JIBWIS Gwallaga Suna Taimakawa A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Daga Muazu Hardawa da Abdurrazak Musa Hamza Bauchi Tawagar ‘Yan agajin JIBWIS na kungiyar Izalatil bidah waikamatis sunnah karkashin jagorancin Daraktan Agaji na Jihar Bauchi, Alhaji Umar Jabir, tare da Camp Commander, Alh Ahmad M. Fanta, sun ziyarci Sansanin Alhazai na Jihar Bauchi domin duba […]

Babban Labari

Rukunin farko na ‘yan Najeriya da aka kwashe daga Afirka ta Kudu zai isa ƙasar ranar Alhamis

Gwamnatin Najeriya ta ce ana sa ran rukunin farko na ‘yan Najeriya da ake kwashe daga Afirka ta Kudu sakamakon hare-haren ƙyamar baƙi (xenophobia) za su isa ƙasar a safiyar ranar Alhamis. A wata sanarwa da kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Najeriya, Kimiebi Ebienfa, ya fitar ranar Laraba, ya ce waɗanda za a kwashe za su […]

Babban Labari

An kammala shirye-shiryen tabbatar da tsaro a zaɓen cike gurbin ɗan majalissar wakilan Dawakin Kudu/Warawa a Kano.

Kwamitin haɗin gwiwar jami’an tsaro kan zaɓe a jihar Kano, ICCES, ya gudanar da wani taro na musamman domin duba shirye-shiryen tsaro gabanin zaɓen cike gurbi na mazabar tarayya ta Dawakin Kudu da Warawa da za a gudanar ranar Asabar, 20 ga watan Yunin 2026. Taron ya gudana a shelkwatar rundunar ƴan sandan jihar da […]

Babban Labari

Mutane 3 sun mutu a hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya

An tabbatar da mutuwar mutum uku a wani hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya, inda kusan mutum 40 suka jikkata. Kamar yadda hukumar kula da sufurin jiragen ƙasan Najeriya, NRC ta tabbatar, lamarin ya faru ne a jiya Litnin kuma fasinjoji da dama sun samu raunuka. Rahotanni sun ce jirgin ƙasa ya sauka daga kan layinsa […]

Babban Labari

Tinubu Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci Biyu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu a ranar Litinin a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Sabbin ministocin da aka rantsar sun haɗa da Mista Joseph Olasunkanmi Tegbe, wanda aka naɗa a matsayin Ministan Wutar Lantarki, da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye, wanda ya zama Ƙaramin Ministan Harkokin Waje. An gudanar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai