Ɗalibai da malamai da aka sace na cikin gandun dajin Old Oyo – Makinde
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa ɗalibai da malamai da aka sace a karamar hukumar Oriire na jihar har yanzu suna hannun masu garkuwa a cikin gandun dajin Old Oyo National Park. Ya bayyana hakan ne a sabon bayanin da ya fitar game da ƙoƙarin ceto su, kusan makonni hudu bayan aukuwar lamarin. […]










