Labarai

ACP Dahiru Yusuf Alkali ya samu yabo daga al’ummar Bichi da rundunar ƴan sandan Kano bayan ritaya daga aiki.

Al’ummar karamar hukumar Bichi sun shirya gagarumin bikin bankwana da tsohon area kwamanda na yankin Bichi, ACP Dahiru Yusuf Alkali, bayan ya kammala aikinsa da rundunar ƴan sandan Najeriya. Bikin karramawar ya samu halartar manyan baki da suka hada da shugabannin al’umma, masu rike da sarautun gargajiya da jami’an tsaro, da masu ruwa da tsaki […]

Read more

Yadda wani matashi ya rasu a gidan budurwarsa a Kano

Wani matashin ɗan kasuwa mai suna Isma’il Makaye ya rasu a wani yanayi da har yanzu ba a bayyana ba a gidan budurwarsa, wata fitacciyar mai yin bidiyon TikTok a Kano da aka fi sani da Fati Cele, da ke unguwar Danbare a ƙaramar hukumar Kumbotso ta jihar Kano kamar yadda jaridar Daily Trust ta […]

Read more

Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba

Ƙungiyar dalibai (SUG) ta Jami’ar Ibadan ta tabbatar da sace wata ɗaliba yar aji uku, wato level 3, a fannin koyon ilimin shari’a yayin da ta ke dawowa daga wani taro na addini da aka gudanar a Jihar Imo. Shugaban SUG, Temidayo Adeboye ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka fitar a Ibadan […]

Read more

Zaɓen cike gurbi: Rundunar ƴan Sandan jihar Kano ta taƙaita zirga-zirga a Dawakin Kudu da Warawa.

Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta bayyana matakan tsaro da aka amince da su gabanin zaben cike gurbin ɗan majalisar Tarayya mai wakiltar Dawakin Kudu da Warawa wanda zai gudana ranar Asabar. Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwa da kakakin rundunar,CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar Yace bisa umarnin kwamishinan yan sandan jihar Kano,  CP […]

Read more