Labarai

Bene mai hawa daya da ake ginawa ya rushe a jihar Sokoto

  Wani bene mai hawa daya da ake kan ginawa ya rushe a ranar Laraba a kan titin Bauchi da ke cikin birnin Sakkwato. Har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, ba a tabbatar da musabbabin rushewar ginin ba, sannan babu cikakken bayani kan ko akwai wadanda suka mutu ko suka jikkata sakamakon lamarin. Hukumomin ba […]

Read more

Tinubu ya gaji, ya kamata ya yi ritaya – Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya haƙura da neman sake tsayawa takara a 2027, yana mai cewa “shugaban ya gaji kuma ba shi da karfin da zai iya magance matsalolin tattalin arziki da rashin tsaro da Najeriya ke fuskanta.” Obi ya ce Tinubu na […]

Read more