Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Kwashe Ma’aikatanta Daga Sudan
Majalisar Ɗinkin Duniya ta kwashe ɗaruruwan ma’aikatanta da iyalansu daga Khartoum da sauran yankunan Sudan, a cewar wani mai magana da yawun Babban Sakataren ƙungiyar.
Majalisar Ɗinkin Duniya ta kwashe ɗaruruwan ma’aikatanta da iyalansu daga Khartoum da sauran yankunan Sudan, a cewar wani mai magana da yawun Babban Sakataren ƙungiyar.
Kungiyar Sa-Ido Kan Sarrafa Tattalin Arziki Mai Zaman Kanta (SERAP) ta yi barazanar gurfanar da gwamnatin tarayya a gaban kotu, idan har ta gaza gudanar da bincike kan zargin ɓacewar sama da ganga miliyan 149 na danyen man fetur.
Hedikwatar rundunar tsaro ta sojin Nijeriya, ta bayyana cewa, dakarunta sun yi nasarar halaka ‘yan ta’addar Boko Haram 63 tsakanin farkon watan Maris zuwa 15 ga watan Afrilu.
Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya umurci wata tawagar ‘yan sanda ta yi aiki tare da hukumar zaben Najeriya, wajen bincike da kuma gurfanar da shugaban hukumar zabe na jihar Adamawa
A ɗaya ɓangaren kuma, kamfanin jiragen sama mai zaman kansa na Air Peace a ƙasar nan, ya bayyana aniyarsa ta kwashe ‘yan Nijeriya da rikicin kasar Sudan ya rutsa da su kyauta
Gwamnatin Najeriya Za Ta Fara Kwaso ‘Yan Kasar nan da suka Makale a ƙasar Sudan, biyo bayan yaƙin da ya ɓarke wanda hakan ya sanya dubban ɗaliban ƙasar nan cikin tsaka mai wuya.
Mai magana da yawun ‘yan sandan Abuja SP Josephine Ade ta faɗa wa Majiyarmu cewa rikicin ya ɓarke ne a tsakanin wasu ƙabilu guda biyu mazauna wani yanki dake Gwarimpa village.
Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dawo ƙasar nan bayan wata ziyara da ya kai ƙasar Faransa inda ya shafe tsawon mako biyar.
Wata sanarwa da Hukumar Ba Da Agajin Gaggawa ta kasa NEMA ta fitar dauke da sa hannun kakakinta, Manzo Ezekiel,ita ta bayyana kafa kwamitin kamar yadda Channels ya ruwaito.
An yi kira ga al’umma da su rika kirkiro da sabbin hanyoyi wajen samun sassauci game da matsin rayuwa.