Najeriya Ta Fara Shirin Kwaso Dalibanta Da Ke Sudan -Mr. Jeoferry Onyeama
Gwamnatin Najeriya Za Ta Fara Kwaso ‘Yan Kasar nan da suka Makale a ƙasar Sudan, biyo bayan yaƙin da ya ɓarke wanda hakan ya sanya dubban ɗaliban ƙasar nan cikin tsaka mai wuya.