Sarkin Kano Ya Buƙaci Al’umma Su Ƙirƙiro Hanyoyin Rage Talauci

An yi kira ga al’umma da su rika kirkiro da sabbin hanyoyi wajen samun sassauci game da matsin rayuwa.

Wannan kiran ya futo ne daga bakin mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero yayin da aka gudanar da hawan Nasarawa a wannan rana.

Sarkin dai ya samu tarbar Muƙaddashin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da sauran muƙaraban gwamnatin tare da nuna jin daɗinsa game da yadda hawan sallar ke gudana.

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro