Labarai

EFCC ta tsare tsohon ministan ƙwadago, Chris Ngige

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC, ta tsare tsohon ministan ƙwadago kuma tsohon gwamnan jihar Anambra, Chris Ngige. Mai magana da yawun Ngige, Fred Chukwuelobe, ya tabbatar da tsare shi da safiyar ranar Alhamis, bayan wasu rahotanni da aka yaɗa cewa an sace shi. Chukwuelobe ya bayyana a shafinsa na Facebook cewa, “Ngige […]

Read more

Na fice daga PDP ne don kare kaina – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya kare matakin da ya ɗauka na ficewa daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar AP, yana mai cewa ya sauya sheƙa ne domin kare kansa da kuma tabbatar da zaman lafiyar jihar. Adeleke, yayin da yake magana a gidan talabijin na Channels a ranar Laraba, ya ce bai yi watsi da […]

Read more

Jam’iyyar PDP ta ɗinke – Tanimu Turaki

Shugaban jam’iyyar PDP, Kabiru Tanimu Turaki ya ce yanzu jam’iyyar ta ɗinke ɓarakar da ta daɗe tana ciki, inda ya ce komai ya wuce a yanzu. Turaki ya bayyana haka ne a ranar Laraba a lokacin da yake zantawa da shugabannin jam’iyyar PDP na jihohi, waɗanda ya ce sun kai masa ziyara ne domin taya […]

Read more