Gwamnatin Neja Ta Dora Alhakin Sace Dalibai Kan Makarantar
Gwamnatin jihar Neja da ɗora wa makarantar St Mary alhakin sace ɗaliban makarantar da ƴan bindiga suka yi a tsakar daren jiya Alhamis. Cikin wata sanarwa da gwamnatin ta fitar, ta ce rashin bin shawarar da ta bayar ne ya haifar da matsalar. ‘Dama tuni mun samu bayanan sirri game da barazanar tsaro a yankin […]