Hisbah Ta Kama Wadanda Suka Daurawa Kansu Aure Tare Da Waliyansu.
Hukumar Hisba ta Jihar Kano ta kama wasu samari da mata biyar da ake zargin sun daura aure ba tare da izinin iyayensu ko bin ƙa’idojin shari’a ba, a karamar hukumar Nasarawa dake jihar. Ana zargi wani mai suna ,Aminu mai shekaru 23, a matsayin wanda ya amince ya auri Sadiya mai shekaru 22, tare […]