Babban Labari

An gabatar da jirage marasa matuƙa na ARCO Worldwide Services Limited domin ƙarfafa aiyukan tsaro a Arewa maso Yammancin Nijeriya.

A yayin da matsalar rashin tsaro ke ci gaba da addabar yankin Arewa maso Yammacin Najeriya, rundunar yan sandan Najeriya ta buɗe wani babban taron tsaro a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara, domin duba ƙalubalen tsaro tare da tattauna hanyoyin da za a bi wajen shawo kansu. Taron mai taken “Appraising the Security Challenges in […]

Read more

Malaman KASU kimanin 200 ne suka bar jami’ar – ASUU

ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) reshen jami’ar jihar Kaduna (KASU) ta ce malaman jami’ar kimanin 200, ciki har da furofesoshi ne suka bar jami’ar sakamakon rashin kyawun yanayin aiki da kuma rashin aiwatar da yarjejeniyar da gwamnatin tarayya ta ƙulla da ASUU a 2025. Shugaban ASUU-KASU, Dakta Abubakar Abdullahi, ya bayyana haka a wani […]

Read more

Ambaliya ta mamaye wasu sassan Abuja

Mamakon ruwan sama da aka yi a Abuja ya haddasa ambaliyar ruwa a wasu sassan Babban Birnin Tarayya, Abuja lamarin da ya jefa mazauna yankunan cikin halin ƙunci tare da katse zirga-zirga. Daga cikin wuraren da ambaliyar ta fi shafa akwai Wuse 2, musamman titin Adetokunbo Ademola, inda ruwa ya mamaye hanyoyi da muhallai. Bidiyoyi […]

Read more

Hisbah za ta fara farautar masu aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce, za ta fara tsauraran matakan daƙile ayyukan da ba su dace ba a faɗin jihar ƙarƙashin sabon shirin “Operation Kano First”. Mataimakin Kwamandan Janar na Hukumar, Mujahid Aminuddeen ne ya bayyana hakan bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bai wa Hisbah motoci 10 da babura 50 domin ƙarfafa […]

Read more