Babban Labari

Umar Chuso ya zama sabon kwamishinan ’yan sandan Gombe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe, ta sanar da naɗin CP Umar Ahmed Chuso a matsayin sabon Kwamishinan ’Yan Sandan jihar. Kakakin rundunar, DSP Buhari Abdullahi, ya ce Babban Sufeton ’Yan Sanda (IGP) ne, ya tura CP Chuso zuwa Gombe. Tuni ya fara aiki a matsayin Kwamishinan ’Yan Sanda na 24 a jihar. Sanarwar ta ce […]

Read more

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta na Operation Haɗin Kai daƙile yaƙunrin hain ƴanbindiga ina sun kashe su daga tsaunukan Mandara a lokacin da suka yunƙurin kai hari a cikin al’ummar Bitta da ke Borno. Rundunar ce ta sanar da hakan a shafinta na X inda ta ce lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe […]

Read more

Yan sanda sun tsare rijistaran kotu da zargin sanya kudin marayu miliyan 35 a Crypto

Ma’aikatar shari’a ta jihar Kano ta tabbatar da kama wani rijistaran kudi na babbar kotun shari’ar musulinci dake zamanta, a Goron Dutse, mai suna Mahmud Sadik, bisa zargin karkatar da kudin marayu naira miliyan talatin da biyar. Babban magatakardar kotunan shari’ar musulinci na jihar Kano, Dr. Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da cafke jami’in […]

Read more