Karamar Ministar Harkokin Wajen Najeriya Mrs Bianca Odumegwu-Ojukwu ta jagoranci kulla sabuwar yarjejeniyar da kasar Israila domin yaki da ‘yan taadda da rashin tsaro a kasar.
- Shugaba Bola Tinubu Lafiyarsa Kalau – Gwamna Soludo
- Zaben Cike Gurbi: Jam’iyun Siyasa Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Kano
wannan na kunshe a cikin wani labari da jaridar business day ta wallafa.