Najeriya Ta Kulla Kawance Da Israila Domin  Yaki Da Rashin Tsaro

Karamar Ministar Harkokin Wajen Najeriya Mrs Bianca Odumegwu-Ojukwu ta jagoranci kulla sabuwar yarjejeniyar da kasar Israila domin yaki da ‘yan taadda da rashin tsaro a kasar. 

wannan na kunshe a cikin wani labari da jaridar business day ta wallafa.

Post masu alaƙa

Tinubu Ya Sha Alwashin Ceto Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Oyo Da Borno

Kwamishinan ƴan sandan Kano, CP I.A. Bakori ya gargaɗi dakarunsa su guji shiga harkokin siyasa.

Alhazan Kebbi Rukunin Farko Sun Dawo Gida