Najeriya Ta Kulla Kawance Da Israila Domin  Yaki Da Rashin Tsaro

Karamar Ministar Harkokin Wajen Najeriya Mrs Bianca Odumegwu-Ojukwu ta jagoranci kulla sabuwar yarjejeniyar da kasar Israila domin yaki da ‘yan taadda da rashin tsaro a kasar. 

wannan na kunshe a cikin wani labari da jaridar business day ta wallafa.

Post masu alaƙa

Yan sandan Kano sun miƙa wa masu su motoci biyu da suka ƙwato tare da kama mutum Daya da ake zargi.

Bene mai hawa daya da ake ginawa ya rushe a jihar Sokoto

Hukumar wayar da kan jama’a kasa (NOA) ta yi Allah wadai da kalaman nuna wariya da wani dan sanda yayi.