NOA Ta Bukaci Dalibai Su Ci Gaba Da Martaba Nijeriya Da Al’adunsu.
Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa, NOA, ta bukaci yara da dalibai su kasance masu nuna kishin kasar su da bin doka don zama wadanda za a yi alfahari da su anan gaba. Darakta Janar, na jukumar NOA Mallam Lanre Issa-Onilu, ya bayyana hakan lokacin da ya karɓi baƙuncin ɗaliban makarantun, CK Academy, Bmuko […]










