Tag: Abuja

Babban Labari Labarai

Yan Sanda Sun Tarwatsa Magoya Bayan Sanata Natasha Da Barkonon Tsohuwa

Ƴan sanda sun tarwatsa magoya bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, waɗanda suka raka ta zuwa Majalisar Dattawa daga babbar kotun tarayya da ke Abuja, inda suka watsa musu barkonon tsohuwa domin kora su. Magoya bayan sun yi tattaki ne domin raka sanatar zuwa majalisar domin ta koma bakin aikinta. Tun da farko, majalisar ta buɗe ofishin […]

Babban Labari Labarai

EFCC Ta Saki Tambuwal

Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya shaki iskar ’yanci bayan sakinsa da Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta yi a yammacin wannan Talatar. Sojojin Sama Sun Yi Wa Yan Bindiga 400 Luguden Wuta A Zamfara An gurfanar Da Waɗanda Ake Zargi Da Harin Cocin Owo A jiya […]

Babban Labari Labarai

Dole Gyaran Kundin Tsarin Mulki Ya Haɗa Kan Kasa Da Shugabanci Na Gari — Abba Kabir

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce sake gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 dole ne, ya taimaka wajen haɗa kan ƙasa, kyautata mulki, da bunƙasa tattalin arziƙi. Ya buƙaci a gudanar da wannan aiki cikin adalci, gaskiya da kuma bisa ra’ayoyin jama’a gaba ɗaya. Gwamna Abba, ya bayyana haka ne ta bakin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai